DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Da yiwuwar wasu jihohin Nijeriya su durkushe idan aka zartar da dokar haraji – Gwamnan jihar Zamfara

-

Gwamna Dauda Lawal na Zamfara, ya ce wasu jihohi da ba sa tara kudaden shiga masu yawa za su durkushe idan aka aiwatar dokar haraji da ke gaban majalisar kasa.
Gwamnan ya ce idan aka zartar da dokar harajin zai yi wahala wasu gwamnoni su iya biyan mafi ƙarancin albashin 70,000 ga ma’aikata.
Wannan dokar haraji da shugaban kasa Bola Tinubu ke son aiwatarwa na ci gaba da shan suka daga kowane lungu da sako na kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Lauyoyin Bazoum sun ce rabon su da magana da shi tun watan Oktoban 2023 da aka kwace wayar sa

Barista Reed Brody ne daya daga cikin lauyoyin hambararren shugaban ya bayyana haka kamar yadda Wadata Radio ta ruwaito yana mai cewa shekaru biyu kenan...

Kwankwaso ba shi kadai ya ƙirƙiri Kwankwasiyya ba – Dr Adamu Dangwani

Jigo a jam’iyyar APC a Jihar Kano kuma ɗaya daga cikin waɗanda suka assasa tafiyar Kwankwasiyya Dakta Adamu Dangwani ya ƙaryata zargin da ake yi...

Mafi Shahara