DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sakataren gwamnatin Jihar Bauchi ya yi murabus daga mukaminsa

-

Sakataren gwamnatin Jihar Bauchi ya yi murabus

Gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammad Abdulkadir, ya amince da murabus din sakataren gwamnatin jihar Barista Ibrahim Kashim.

A wata sanarwa da mai taimakawa gwamnan na musamman kan harkokin yada labarai Mukhtar M Gidado, ya fitar a ranar Juma’a, ta nuna cewa murabus din ya fara aiki nan take. 

Google search engine

Sanarwar, ta kuma umarci shugaban ma’aikatan gidan gwamnatin jihar Dakta Aminu Hassan Gamawa, da ya rike mukamin a matsayin rikon kwarya ba tare da bata lokaci ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara