DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan Kano ya yi kira ga gwamnatin tarayya ta rage kudin aikin Hajjin 2025

-

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya roki gwamnatin Nijeriya da ta duba yiwuwar rage kudin aikin hajjin shekarar 2025, saboda matsalolin tattalin arziki da ‘yan kasar ke fuskanta.

Gwamnan ya yi wannan roko ne a hukumar jin dadin alhazai a jihar, a wani shiri na mayar da Naira miliyan 375 ga alhazan da suka yi aikin Hajjin shekarar 2023.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ba gasa muke yi da kamfanin NNPCL ba – Dangote

Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa matatar man fetur dinsa ba ta yin gasa da Kamfanin man Fetur na Nijeriya, wato...

Hukumomin mulkin sojan Nijar sun kama wasu ‘yan jarida uku na Radio Sahara da ke jihar Agadez

Rahotanni daga gidan Radio Sahara Fm da ke jihar Agadez sun tabbatar da kama wasu 'yan jaridar gidan radiyon guda uku da suka hada da...

Mafi Shahara