DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Real Madrid ta yi watsi da tayin daukar dan wasan Bayern Joshua Kimmich

-

Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid ta yi watsi da tayin Bayern Munich na daukar dan wasanta na tsakiya Joshua Kimmich.
Jaridar Marca ta kasar Spain ta ruwaito cewar tawagar ta Madrid mai taken Los Blancos, a baya tayi zawarcin dan wasan sai dai a yanzu ta nesanta kanta da daukar shi.
Kimmich na daga cikin ‘yan wasa 5 da suka hada da Mbappe, Jonathan Davids sai Haaland da Theo Hernandez da kuma Cambiasso wadanda Real Madrid ta yi kokarin kawo su a farkon kakar wasannin 2024/25.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu babbar kyauta ne daga Allah domin gyaran Nijeriya – Yahaya Bello

Tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya bayyana shugaban Nijeriya Bola Tinubu a matsayin babbar kyauta da Allah ya ba Nijeriya domin gyaran kasar. Yahaya Bello...

Gwamnatin Nijeriya ta ce cin jarabawar lissafi “Mathematics” wajibi ne ga daliban Sakandare kafin kammalawa

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa lallai dukkan ɗalibai masu rubuta jarabawar kammala sakandare su cigaba da rubuta lissafi tare da harshen Turanci a matsayin wajibi. Mai...

Mafi Shahara