DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nyesom Wike ya goyi bayan matakin Shugaba Tinubu na sanya dokar ta baci a Rivers

-

Ministan babban birnin Abuja Nyesom Wike, ya goyi bayan matakin ayyana dokar ta-baci a jihar Ribas, da Shugaban Bola Tinubu yana mai cewa ya so a tsige gwamna Siminalayi Fubara a matsayin gwamnan jihar.

Matakin dakatar da Fubara, da mataimakiyarsa Ngozi Odu da ‘yan majalisar dokokin kasar na tsawon watanni a jihar Ribas saboda rikicin siyasa, na ci gaba da janyo muhawara.

Google search engine

Sai dai Wike, a wata fira da yan jarida, ya ce matakin da shugaban kasar ya dauka ya kamar ceton Rivers, yana mai cewa matakin nada gwamnan rikon kwarya shine abinda ya dace

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gasar cin kofin kasashen nahiyar Afirka AFCON za ta koma duk bayan shekaru 4 – CAF

Hukumar kwallon kafa ta nahiyar Afrika CAF, ta sanar da cewa gasar cin kofin kasashen Afrika AFCON, za ta koma duk bayan shekara huɗu bayan...

Tinubu ya ziyarci jihar Borno domin bude ayyuka

Shugaba Tinubu, ya ziyarci Maiduguri, babban birnin Jihar Borno, domin ƙaddamar da manyan ayyuka da halartar bikin auren ɗan tsohon gwamnan jihar, Sanata Ali Modu...

Mafi Shahara