DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Karancin lantarki ya gurgunta harkokin tattalin arziki a Kano

-

Karancin wutar lantarki da aka samu a Kano cikin kwanaki 10 da suka gabata ya kawo cikas ga harkokin zamantakewa da tattalin arziki a cikin babban birnin.

Wasu mazauna Kano da suka zanta da manema labarai, sun koka da cewa lamarin da suka ce ya gurgunta musu harkokin yau da kullum.

Google search engine

Wani mai walda a unguwar Dakata a karamar hukumar Nasarawa, Abubakar Bala, ya ce dogaro da man diesel don ci gaba da gudanar da sana’arsa ba zai dore ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sabon shugaban hukumar zaben ya yi alwashin dawo da ingantacce da sahihin zabe a Nijeriya

Sabon shugaban hukumar zaɓen Nijeriya, INEC, Farfesa Joash Amupitan, SAN, ya sha alwashin dawo da sahihanci da amincewar jama’a ga tsarin zaɓe na ƙasar, yana...

Ba ni ke tsoma baki a gwamnatin Kano ko raba kwangiloli ba – Rabi’u Musa Kwankwaso

Jagoran jam’iyyar NNPP kuma tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya karyata zargin da ake yi masa na tsoma baki a harkokin mulkin...

Mafi Shahara