DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan Zamfara Dauda Lawal da Minista Bello Matawalle na musayar kalamai kan matsalar tsaro a jihar

-

Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal, da Minista Bello Matawalle, sun yi musayar kalamai kan kalubalen tsaro da sauran matsalolin tattalin arziki da suka addabi jihar.

Rikicin da ya kunno kai tsakanin gwamnan mai ci da wanda ya gada, ya taso ne bayan wata hira da Gwamna Lawal ya tuhumi Matawalle kan yadda ya shugabanci jihar.

Google search engine

Da yake jawabi ga manema labarai a Kaduna, tsohon kwamishinan yada labarai a gwamnatin Matawalle, Ibrahim Dosara, ya zargi Dauda Lawal da zargin cewa shi ne ke da alhakin matsalolin tsaro da tattalin arziki da al’umma ke fuskanta.

Dosara ya ce kamata ya yi a dora wa Dauda alhakin matsalolin tsaro da tattalin arziki da al’ummar Zamfara ke fama da su, inda ya ce Matawalle yana iya kokarinsa don kawo karshen matsalolin tsaro.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

El-Rufai ya nemi Ribadu ya yi karin haske kan ‘gubar’ thallium sulphate mai matukar hatsari

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bukaci Mai Bai wa Shugaban Kasa Shawara Kan harkokin tsaro Malam Nuhu Ribadu, da ya fayyace rahotannin...

Hadin kan siyasa na karuwa a Kano – Gwaman Kano

Gwamnan Kano State, Abba Kabir Yusuf, ya ce ana samun ci gaba a hadin kan siyasa a jihar, yana mai fatan rikicin masarautar Kano zai...

Mafi Shahara