DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Daukar juna biyu da wuri na kan gaba wajen ajalin mata a duniya – Rahoton WHO

-

Hukumar lafiya ta duniya WHO ta yi gargadi game da daukar juna biyu da wuri da ta lura da cewa, hakan yana haddasa mace-macen yara mata masu shekaru 15 zuwa 19 a duniya.

A cikin sabon rahoton da ta fitar, WHO ta bayyana cewa sama da yara mata miliyan 21 ne ke samun juna biyu a kowace shekara a ƙasashe masu karamin karfi, inda kusan rabin waɗannan masu juna biyun basu shirya daukarsa ba.

Google search engine

A cewar hukumar ta lafiya, wannan yana barazana ga inganta kiwon lafiya, yaduwar cututtuka, haihuwar yaran da su da kwarin kashi, da kuma janyo matsaloli a yayin haihuwa.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Daga 2026 ₦500,000 kawai ɗan Nijeriya zai iya cira a banki cikin sati ɗaya – CBN

Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya sake fasalin dokokin cire kuɗi daga bankuna kan sabon tsarin da zai fara aiki daga watan Janairun 2026. Babban bankin ya...

Ƴan kwangila sun girke akwatin gawa a ofishin ma’aikatar kuɗin Nijeriya

‘Yan kwangila sun girke akwatin gawa a kofar shiga ofishin ma’aikatar kudin Nijeriya da ke Abuja.   ‘Yan kwangilar, karkashin inuwar kungiyarsu ta 'yan asalin Nijeriya sun...

Mafi Shahara