DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar zabe INEC na duba yiyuwar bai wa ‘yan Nijeriya damar zabe ba tare da katin zabe ba

-

Hukumar zabe mai zaman kanta ta Nijeriya ta bayyana shirin da take yi a bai wa ‘yan kasar da suka cancanta damar kada kuri’a a babban zaben shekarar 2027 ko da kuwa basu da katin zabe na dindindin.

Sai dai hukumar ta ce wannan yunkuri ba zai yi nasara ba har sai majalisar tarayya ta yi gyaran fuska ga dokar zabe.

Google search engine

Babban sakataren yada labarai na shugaban hukumar ta INEC, Rotimi Oyekanmi, ya shaida wa jaridar PUNCH cewa, hukumar ta kudiri aniyar amfani da hanyoyin fasaha domin bai wa ‘yan Nijeriya damar yin zabe.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ƴan Nijeriya sun rage fita kasashen waje neman lafiya karkashin mulkin Tinubu – Rahoton jaridar Punch

Babban bankin Nijeriya, CBN ya bayyana cewa ’yan Nijeriya sun kashe dala miliyan 4.74 wajen neman lafiya a kasashen waje daga Mayu 2023 zuwa Maris...

Jam’iyyar PDP reshen Arewa maso Yamma ta nesanta kanta da Tanimu Turaki a matsayin dan takarar shugabancin jam’iyyar daga yankin

Jiga-jigan jam’iyyar PDP daga yankin Arewa maso Yamma sun nesanta kansu daga amincewar da aka yi da tsohon ministan ayyuka na musamman, Tanimu Turaki, SAN,...

Mafi Shahara