DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kashim Shettima na jagorantar taron majalisar tattalin arzikin Nijeriya

-

Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima na jagorantar taron majalisar tattalin arzikin kasa a fadar shugaban Nijeriya, domin tattaunawa kan batutuwa tare da ba shugaban kasa shawara.

Daya daga cikin batutuwan da za su mamaye taron sun hada da matsalar tsaro a wasu sassan kasar nan, musamman jihohin Filato, Benue, Zamfara da Kwara, a cewar jaridar Dailytrust.

Google search engine

Mafi yawan gwamnonin jihohin suka amince da kafa ‘yan sandan jihohi, sai dai har yanzu ba a kai ga cimma matsaya ta karshe ba.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara