DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kashim Shettima na jagorantar taron majalisar tattalin arzikin Nijeriya

-

Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima na jagorantar taron majalisar tattalin arzikin kasa a fadar shugaban Nijeriya, domin tattaunawa kan batutuwa tare da ba shugaban kasa shawara.

Daya daga cikin batutuwan da za su mamaye taron sun hada da matsalar tsaro a wasu sassan kasar nan, musamman jihohin Filato, Benue, Zamfara da Kwara, a cewar jaridar Dailytrust.

Google search engine

Mafi yawan gwamnonin jihohin suka amince da kafa ‘yan sandan jihohi, sai dai har yanzu ba a kai ga cimma matsaya ta karshe ba.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Akwai bukatar Akpabio da Abbas su yi bayanin yadda aka kashe fiye da naira biliyan 18 a ginin ofishin hukumar majalisar dokokin Nijeriya –...

Kungiyar kare haƙƙin jama’a da tabbatar da shugabanci na gaskiya a Nijeriya SERAP ta nemi shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio da kakakin majalisar wakilai Tajudeen...

Abin takaici ne ganin yadda Nijeriya ke cikin kasashen da talauci ya yi wa lahani – Atiku Abubakar

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya bayyana talauci a matsayin mafi girman maƙiyi da ɗan Adam ya taɓa sani. A cikin wata sanarwa da ya...

Mafi Shahara