DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Muna zargin hannun wasu a yunkurin bata suna da dagula ayyukan hukumar NAHCON- Musa Iliyasu Kwankwaso

-

Muna zargin hannun wasu a yunkurin bata suna da dagula ayyukan hukumar NAHCON a shirin aikin Hajjin 2025- Musa Iliyasu Kwankwaso

Musa Iliyasu Kwankwaso, ya bayyana cewa suna zargin ana ƙoƙarin bata suna da dagula ayyukan hukumar Hajji ta kasa (NAHCON) da shugaban ta, Farfesa Abdullahi Usman.

Google search engine

Hon. Musa Iliyasu ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da ya fitar a ranar Asabar, yana mai cewa rahotannin da ke zargin NAHCON da nuna son kai wajen zaɓen ma’aikatan wucin gadi don aikin Hajji na 2025 ba su da tushe.

A ƙarshe, ya bayyana cewa NAHCON na ci gaba da shirye-shiryen Hajjin 2025 ba tare da wata tangarda ba, kuma za a tabbatar da adalci da gaskiya wajen zaɓen ma’aikatan wucin gadi a hukumar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara