DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatocin Pakistan da Indiya sun amince da tsagaita wuta a Asabar dinnan

-

Ministan harkokin wajen Pakistan Ishaq Dar ya sanar a shafinsa na X cewa, kasashen sun amince da Shirin tsagaita wuta cikin gaggawa.

Shugaba Trump ya sanar da cewa Amurka ta shiga Tsakani wajen sulhunta abokan hamayyar da kowanne ke da makamin nukiliya.

A ‘yan kwakin nan kasashen biyu sun yi musayar makamai masu linzami da Kuma hare-haren bama-bamai da suka hada da tura jirage marasa matuka da harsasai.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Atiku Abubakar ya caccaki hukumar EFCC kan tsare tsohon dan majalisa Gudaji Kazaure

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya soki hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC, kan tsare tsohon dan...

Rukunin farko na Alhazan jihar Kebbi guda 420 sun tashi zuwa Madinah

Rukunin farko na maniyyata 420 daga jihar Kebbi sun tashi daga filin jirgin sama na Sir Ahmadu Bello International Airport da ke Birnin Kebbi, zuwa...

Mafi Shahara