DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kungiyar Arewa ta ACF ta dakatar da jami’inta da ya caccaki Tinubu

-

 

Kungiyar Dattawan Arewa ta ACF ta dakatar da babban jami’i a kungiyar Mamman Mike Osuman bisa furta kalamai a madadinta ba tare da an umurce shi ba kamar yadd jaridun Punch da Daily Trust suka ruwaito.

Wata takarda dauke da sa-hannun shugaban kungiyar, Alhaji Bashir Dalhatu, ta ce Kungiyar ta ACF ba ta ji dadin kalaman ba domin jami‘inta ya furta su ne bisa radin kansa cewa arewa ba za ta zabi wani dan takara wanda ba daga yankin ya fito ba a 2027 ba tare da ya tuntubi matsayar sauran jami‘an kungiyar ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kai ne babban ‘butulu’, sakon NNPP ga Kwankwaso in ji jaridar Punch

Jam’iyyar NNPP ta soki Engr Rabiu Kwankwaso bisa kiran wasu ‘yan Kwankwassiyya da suka sauya sheka zuwa jam’iyyar APC da sun yi butulci, jam'iyyar tana...

Tattalin arzikin Nijeriya na kara bunkasa duk kuwa da hauhawar farashin kaya – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa tattalin arzikin Nijeriya na bunkasa a cikin kusan shekaru goma a shekarar 2024. Hakan na zuwa ne sakamakon kyakkyawan ci gaba...

Mafi Shahara