DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jam’iyyar ACCORD ta kori wanda ya yi mata takarar shugaban kasa a zaben da ya gabata

-

 

Google search engine

Jam’iyyar ACCORD ta kori wanda ya yi mata takarar shugaban kasa a zaben da ya gabata

Shugaba da Sakataren jam’iyyar na kasa Barrister Maxwell Mgbudem da Dr. Adebukola A. Ajaja, ne suka sanar da korar Professor Christopher Imumolen, bisa samunsa da laifin cin dunduniyar jam’iyyar wato “Anti Party”.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ćłan Nijeriya sun rage fita kasashen waje neman lafiya karkashin mulkin Tinubu – Rahoton jaridar Punch

Babban bankin Nijeriya, CBN ya bayyana cewa ’yan Nijeriya sun kashe dala miliyan 4.74 wajen neman lafiya a kasashen waje daga Mayu 2023 zuwa Maris...

Jam’iyyar PDP reshen Arewa maso Yamma ta nesanta kanta da Tanimu Turaki a matsayin dan takarar shugabancin jam’iyyar daga yankin

Jiga-jigan jam’iyyar PDP daga yankin Arewa maso Yamma sun nesanta kansu daga amincewar da aka yi da tsohon ministan ayyuka na musamman, Tanimu Turaki, SAN,...

Mafi Shahara