DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta wanke Kwamishinan Jigawa da aka zarga da aikata lalata da matar aure

-

 

Kotu ta wanke Kwamishinan Jigawa da aka zarga  da aikata lalata da matar aure 

Kotun Shari’ar Musulunci da ke Kano, karkashin jagorancin Ibrahim Sarki Yola, ta wanke Auwal Danladi Sankara, Kwamishinan ayyuka na musamman na jihar Jigawa daga zargin aikata zina da wata matar aure.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rukunin farko na maniyyatan jihar Bauchi a Nijeriya, sun tashi zuwa Saudiyya- NAHCON

Hukumar aikin Hajji ta Nijeriya ta bayyana cewa maniyyata 2,520 ne daga cikin jihar Bauchi za su halarci aikin Hajjin bana na 2025 a kasar...

An saki ‘Yan jaridar Sahara FM da aka tsare a Agadez

Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar na nuna cewa an saki ‘yan jarida uku na gidan rediyon Sahara FM da ke Agadez bayan da aka tsare su...

Mafi Shahara