Thursday, April 9, 2026
HomeUncategorizedShugaba Tinubu zai tafi Brazil taron kasashen G20

Shugaba Tinubu zai tafi Brazil taron kasashen G20

Fadar shugaban Nijeriya ta fitar da sanarwa cewa nan ba da jimawa ba shugaba Bola Tinubu zai tashi daga Nijeriya zuwa kasar Brazil domin halartar taro karo na 19 na taron shugabannin kasashen G20 za su gudanar.

Bayo Onanuga, mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan yada labarai ne ya sanar da hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Lahadi

Ziyarar na zuwa ne kasa da kwanaki biyar bayan shugaban ya dawo daga kasar Saudiyya inda ya halarci wani taro da aka gudanar a birnin Ri

yadh

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata