DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu zai tafi Brazil taron kasashen G20

-

Fadar shugaban Nijeriya ta fitar da sanarwa cewa nan ba da jimawa ba shugaba Bola Tinubu zai tashi daga Nijeriya zuwa kasar Brazil domin halartar taro karo na 19 na taron shugabannin kasashen G20 za su gudanar.

Google search engine

Bayo Onanuga, mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan yada labarai ne ya sanar da hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Lahadi

Ziyarar na zuwa ne kasa da kwanaki biyar bayan shugaban ya dawo daga kasar Saudiyya inda ya halarci wani taro da aka gudanar a birnin Ri

yadh

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jam’iyyar ADC a Kaduna ta kori mataimakin shugabanta da wasu ‘ya’yanta 8

Jam'iyyar hadaka ta ADC mai hamayya a Nijeriya reshen Kaduna ta kori mataimakin shugabanta na jihar tare da wasu manyan jami'anta guda takwas, bayan samun...

Hukumar FRSC ta bayyana dalilan yawan afkuwar hadura a titunan Nijeriya

Hukumar kiyaye afkuwar hadura ta Nijeriya FRSC ta bayyana cewa a mafiya yawan lokuta rashin hakuri, gudun wuce sa'a tare da karya dokokin hanya ne...

Mafi Shahara