DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jihohin Oyo da Osun suka rage mana a yankin kudu maso Yamma – Ganduje

-

 Shugaban jam’iyyar APC mai mulkin Nijeriya na kasa, Abdullahi Ganduje, ya bayyana jihohin Osun da Oyo a matsayin wadanda jam’iyyar ke zawarci lashe zaben su a nan gaba bayan nasara da suka samu a zaben jihar Ondo 

Google search engine

Ganduje ya yi bayyana hakan ne jim kadan bayan da hukumar zaben kasar ta ayyana Lucky Aiyedatiwa da ya yi wa jam’iyyar APC takara a matsayin wanda ya yi nasarar lashe zaben na jihar Ondo 

Ganduje ya kuma yaba wa shugaban Nijeriya Bola Tinubu bisa goyon bayansa da jam’iyyar ta samu har ya kai ta ga yin nasarar lashe za

ben.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jam’iyyar ADC a Kaduna ta kori mataimakin shugabanta da wasu ‘ya’yanta 8

Jam'iyyar hadaka ta ADC mai hamayya a Nijeriya reshen Kaduna ta kori mataimakin shugabanta na jihar tare da wasu manyan jami'anta guda takwas, bayan samun...

Hukumar FRSC ta bayyana dalilan yawan afkuwar hadura a titunan Nijeriya

Hukumar kiyaye afkuwar hadura ta Nijeriya FRSC ta bayyana cewa a mafiya yawan lokuta rashin hakuri, gudun wuce sa'a tare da karya dokokin hanya ne...

Mafi Shahara