DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya ta samu lamunin kudade daga Bakin AfDB domin inganta harkar noma

-

 

Gwamnatin tarayya ta samu lamuni na dala miliyan dari da talatin da hudu (dala miliyan 134) daga bankin raya Afirka (AfDB) domin bunkasa noman iri da hatsi a kasar.

 Ministan noma da samar da abinci, Abubakar Kyari ne ya bayyana haka a lokacin da yake kaddamar da ayyukan noman rani na shekarar 2024/2025 a Calabar, Cross River.

 Manufar ita ce a tabbatar da cewa kasar ta samu dogaro da kanta a cikin muhimman kayan amfanin gona irin su alkama, shinkafa, masara, dawa, waken soya, da rogo.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ba gasa muke yi da kamfanin NNPCL ba – Dangote

Shugaban Rukunin kamfanonin Dangote, alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa matatar man fetur dinsa ba ta yin gasa da Kamfanin man Fetur na Nijeriya, wato...

Hukumomin mulkin sojan Nijar sun kama wasu ‘yan jarida uku na Radio Sahara da ke jihar Agadez

Rahotanni daga gidan Radio Sahara Fm da ke jihar Agadez sun tabbatar da kama wasu 'yan jaridar gidan radiyon guda uku da suka hada da...

Mafi Shahara