DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An sake maimaita mummunan abin da ya faru a Jigawa

-

Wannan lamari dai ya faru a kauyen Gamoji da ke kan hanyar Maiduri, a cewar jami’in hulda da jama’a na hukumar kashe gobara na jihar Jigawa, Aliyu M. A. sa’ilin da yake zantawa da manema labarai.

Aliyu ya kara da cewa da misalin karfe 10:43 na safe hukumar kashe gobara ta samu kiran gaggawa daga Hakimin kauyen Kuho, Zubairu Ahmad, game da faruwar lamarin.

Wannan lamari dai na zuwa ne wata guda bayan irin wannan ya faru, wanda ya yi sanadiyar rasuwar sama da mutane 170.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnatocin Pakistan da Indiya sun amince da tsagaita wuta a Asabar dinnan

Ministan harkokin wajen Pakistan Ishaq Dar ya sanar a shafinsa na X cewa, kasashen sun amince da Shirin tsagaita wuta cikin gaggawa. Shugaba Trump ya sanar...

Rukunin farko na Alhazan jihar Kebbi guda 420 sun tashi zuwa Madinah

Rukunin farko na maniyyata 420 daga jihar Kebbi sun tashi daga filin jirgin sama na Sir Ahmadu Bello International Airport da ke Birnin Kebbi, zuwa...

Mafi Shahara