DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hatsarin mota ya yi sanadin rayuwar mutum 10 a Jigawa

-

 

Google search engine


Mutum 10 sun rasa rayukansu inda ɗaya ya tsira da rauni sakamakon wani hatsarin mota da ya faru a kauyen Yanfari na karamar hukumar Taura ta jihar Jigawa.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar yan sandan jihar DSP Lawan Shiisu Adam, ya tabbatar da faruwar lamarin a cikin wani bayani da ya fitar.

A cewar sa, wata mota ce kirar Toyota bus ta fada a kan wata Tirela dake ajiye.

DSP Lawan ya ce direban motar da mutum tara sun riga mu gidan gaskiya, yayin da mutun daya ya tsira da rauni.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hatsari ya yi ajalin mutum 5,289 a Nijeriya cikin 2025 – Hukumar FRSC

Hukumar kiyaye hadurra ta Nijeriya, FRSC, ta bayyana cewa an samu hatsarin mota 10,446 a fadin kasar a shekarar 2025, inda mutane 5,289 suka rasa...

Majalisa Dattawa ta nemi Tinubu ya kafa sansanin soji a Katsina bisa dawowar hare haren ‘yan bindiga a jihar

Majalisar Dattawan Nijeriya ta nuna matuƙar damuwa kan tabarbarewar tsaro a jihar Katsina, musamman a yankin Funtua, bayan hare-haren ’yan bindiga da suka yi sanadin...

Mafi Shahara