Monday, April 6, 2026
HomeUncategorizedMatar Tinubu ta musanta shirya taron yi wa kasa addu’a kan tsadar...

Matar Tinubu ta musanta shirya taron yi wa kasa addu’a kan tsadar rayuwa

 

Uwargidan shugaban kasa Oluremi Tinubu ta musanta bayanan da ke cewa za ta jagoranci addu’o’in da za yi wa kasa kan halin da Nijeriya ke ciki.

A cikin wata sanarwa da mai magana da yawunta Busola Kukoyi ya fitar, Remi Tinubu, ta ce a matsayinta na Kirista ta yi imani da addu’a amma akwai bukatar a tsara yin addua yadda ya kamata, tana mai cewa hakkin kowane dan Nijeriya ya yi wa kasa addua ba ita kadai ba.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata