DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An sake gurfanar da wasu masu zanga-zangar tsadar rayuwa a kotun Abuja

-

 

Google search engine

Kimanin mutun 76 masu zanga-zangar tsadar rayuwa da ake tsare da su suka isa gaban kotu a Abuja.

A cewar jaridar Punch masu zanga-zangar galibin su dai yara kanana ne kuma akwai yunwa tattare da su da rashin abinci mai gina jiki.

An kama su ne tare da tsare su a zanga-zangar da aka yi a fadin kasar a ranakun 1 zuwa 10 ga watan Agusta wanda ya samo asali daga matsalar tabarbarewar tattalin arziki da ya sa ‘yan Nijeriya da dama suka fito kan tituna suna bayyana kokensu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaban Amurka Donald Trumph ya haramtawa Farfesa Wole Soyinka zuwa kasar

Gwamnatin Amurka karkashin jagorancin shugaba Donald Trump ta soke takardar izinin shiga ƙasar ga Farfesa Wole Soyinka, sanannen marubuci a duniya. Farfesa Soyinka ya bayyana hakan...

Hukumar agajin gaggawa NEMA ta karɓi ƴan Nijeriya 153 da suka makale a Chadi

Hukumar ba da agajin gaggawa ta Nijeriya NEMA, ta bayyana cewa ta karɓi ’yan Nijeriya 153 da suka dawo daga ƙasar Chadi, ƙarƙashin shirin Ƙungiyar...

Mafi Shahara