Tsohon shugaban Nijeriya Olusegun Obasanjo ya bukaci shugabanni da malamai da ’yan kasa da su yi wa kasar addu’a domin samun sauki, yana mai cewa halin da Nijeriya ke ciki “laifun mune”
Ya ce mun yi almubazzaranci da kyautar da Allah ya ba mu amma idan muka kaskantar da kanmu, muka roke shi zai warkar da kasarmu.
Obasanjo ya fadi haka ne a yayin wani taro da aka yi a wata majami’a da ke Abuja a ranar Lahadi

.jpg)