DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ana zargin wani jami’in tsaron ‘Civil Defence’ da kai wa barayin daji alburusai da kwayoyi a jihar Zamfara

-

Rundunar tsaron ‘Civil Defence’ a jihar Zamfara ta sha alwashin cewa za ta hukunta wani jami’inta Maikano Sarkin Tasha da ake zargin da kai wa barayin daji alburusai da kwayoyi a jihar.

Kwamandan hukumar a jihar Sani Mustapha ya shaida wa gidan manema labarai cewa ‘yan sanda ne suka damke wanda ake zargin a yankin Damba zuwa Sabon Gida a lokacin da yake kan hanyarsa ta zuwa garinsu, Mada ta karamar hukumar Gusau a jihar Zamfara.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Cristiano Ronaldo ya tsawaita kwantiraginsa da kungiyarsa ta Al Nassr har zuwa shekarar 2027

Cristiano Ronaldo ya tsawaita kwantiraginsa da kungiyar Al Nassr ta kasar Saudiyya a hukumance, inda zai ci gaba da zama a birnin Riyardh na kasar...

Mataimakin shugaban Nijeriya Kasshim Shettima ya tafi kasar Ethiopia

A safiyar ranar Alhamis Kasshim Shettima ya tashi daga Abuja zuwa birnin Adis Ababa domin ziyarar aiki bisa gayyatar da Firaministan kasar Dr Abiy Ahmed...

Mafi Shahara