Sunday, April 5, 2026
HomeUncategorizedKotu ta tura ɗan jarida gidan yari saboda ɓata sunan gwamnan Kano

Kotu ta tura ɗan jarida gidan yari saboda ɓata sunan gwamnan Kano

 

Kotu ta tura ɗan jarida gidan yari saboda ɓata sunan gwamnan Kano

An tasa keyar wani dan jarida Muktar Dahiru, a gidan yari saboda yada wani labari na zargin Gwamna Abba Yusuf

‘Yan sanda sun kama Muktar Dahiru, ma’aikaci a gidan rediyon Nijeriya Pyramid FM Kano, tare da gurfanar dashi gaban kuliya.

An tuhumi Dahiru da sakin wata hirar sauti da wani dan siyasa a bangaren adawa yana zargin gwamnan da cin hanci da rashawa.

An gurfanar da Dahiru a gaban Kotun Majistare ta 24 a dake Gyadi Gyadi, da laifin bata suna, da kuma cin mutunci.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata