Sunday, April 5, 2026
HomeUncategorizedKotu ta daure matashi wata 9 kan satar doya

Kotu ta daure matashi wata 9 kan satar doya

Wata kotun majistare da ke garin Kafanchan a Jihar Kaduna, a ranar Alhamis ta yanke wa wani mutum mai suna Cletus Gandu dan shekara 40 hukuncin daurin watanni tara a gidan yari bisa samunsa da laifin satar kwaryar doya biyu.

Gandu ya yarda cewa ya saci doyar, amma yunwa ce ta saka shi aikata hakan. Amma ya roki kotu da tayi masa sassauci.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata