Sunday, April 5, 2026
HomeUncategorizedAn hallaka jami’an ‘yan sanda yayin zanga-zangar ‘yan shi’a a Abuja

An hallaka jami’an ‘yan sanda yayin zanga-zangar ‘yan shi’a a Abuja

An harbe wani dan kasuwa, tare kashe wasu ‘yan sanda biyu a wani yamutsi da ya kaure tsakanin jami’an ‘yan sanda da mabiya mazhabar Shi’a a kasuwar Wuse da ke Abuja.

Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa, an harbi dan kasuwar mai suna Amiru na gudun ceton ransa, yayin da wani alburushi ya same shi a kirji, a lokacin da ‘yan sanda ke korar masu zanga-zanga na mabiya mazhabar Shi’a a Wuse zone 6, Abuja.

Kazalika, bayanai sun ce an kone motocin ‘yan sanda uku a yayin yamutsin.

Mabiya mazhabar Shi’a din dai na muzaharar Arbaeen don cika kwanaki 40 na bikin Ashura.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata