DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta daure barawon da ya saci allunan sanarwa cikin makabartar a Kano, tare da yi masa bulala 30

-

Wata kotun shari’ar Musulunci a jihar Kano ta umurci da a daure wani matashi mai shekaru 25 Hassan Adamu a gidan yari bayan da ta same shi da laifin satar allunan sanarwa 15 da aka kafe a wata makabarta a jihar.
Kotun dai ta tuhumin matashin da aikata laifuka biyu, na ratse da kuma sata, inda Alkalin kotun Malam Umar Lawal ya yanke hukuncin daurin watanni 6 ga matashin tare da yi masa bulala 30.
Lamarin da ya faru a ranar 21 ga Agustan, 2024, an kai kara wajen ofishin ‘yan sanda da ke karamar hukumar Gwale a jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babu wani jami’in gwamnatin jihar Plateau da ya zo yi mana ta’aziyyar mutanenmu da aka yi ajalinsu – Sarkin Zazzau

Mai Martaba Sarkin Zazzau, Amb Ahmed Nuhu Bamalli, ya nuna damuwarsa kan yadda babu wata tawagar jami'an gwamnati daga Jihar Plateau da ta zo Zaria...

Za a yi wa Alhaji Aminu Dantata Sallar Jana’iza ta ‘Salatul Ga’ib’ a Kano

Shugaban majalisar Malamai ta kasa reshen jihar Kano Sheikh Ibrahim Khalil ya ce za su yi wa marigayi Aminu Alhassan Dantata, Salatul Ga’ib wato jana’izar...

Mafi Shahara