DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar NCAOOSCE ta bukaci kwararru su ba ta shawarar bunkasa ilimin almajirai da yaran da ba sa zuwa makaranta

-

A kokarinta na gyaran karatun allo da kuma kawo karshen matsalar rashin zuwa makaranta a Najeriya,  Hukumar Ilimin Almajirai da Yaran da Ba Sa zuwa Makaranta ta shirya taron bita domin lalubo hanyoyin da za a inganta al’almura. 
A dalilin haka ne take kira ga duk wanda ke da wadansu shawarwari a kan matakan da ya kamata a dauka domin cimma nasara, da ya turo bayanan nasa ta email zuwa : info@encaoosce.gov.ng
Domin karin bayani, za a iya kiran wannan lambar: 0909 107 4800.
Mu hada karfi da karfe domin ganin cewa kowanne  yaro a Najeriya ya samu ingantaccen Ilimi.
Sanarwa daga: Dr Muhammad Sani Idris, Shugaban Hukumar Ilimin Almajirai da Yaran da Ba Sa Zuwa Makaranta

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara