Sunday, April 5, 2026
HomeUncategorizedLokacina bana taba ko sisi na kananan hukumomi - Shekarau

Lokacina bana taba ko sisi na kananan hukumomi – Shekarau

 Lokacina bana taba ko sisi na kananan hukumomi – Shekarau

Tsohon gwamnan Kano Malam Ibrahim Shekarau ya ce a lokacinsa bai taba ko sisi daga kudaden da suke mallakin kananan hukumomi ba

Ya bayyana hakan ne a ranar Laraba a Abuja yayin bikin cika shekaru 70 na kungiyar dalibai musulmi ta Najeriya (MSSN).

“Ban taba bukatar wani kaso daga kowane dan kwangila ba. A koyaushe ina kalubalantarsu, idan akwai dan kwangilar da ya yi aiki da ni a cikin shekaru 44 da suka gabata ya san cewa na tambaye shi ya kawo min wani kaso na kwangilarsa

, to ya fito ya fadi haka,” inji Shekarau. 

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata