Sunday, April 5, 2026
HomeUncategorizedMajalisa ta janye kudirin dokar hukunta duk wanda bai iya rera sabon...

Majalisa ta janye kudirin dokar hukunta duk wanda bai iya rera sabon taken Nijeriya ba

A baya dai, an gabatar da kudirin dokar da ke neman a ci tarar duk wani dan Nijeriya kudi Naira milyan 5 idan har bai iya rera sabon taken kasar ba.
Shugaban Majalisar Wakilai, Abbas Tajudeen, a shafin X na majalisar wakilai, ya ce an yanke shawarar janye kudirin dokar dama wasu dokoki makamantansu.
Hon. Abbas ya fuskanci suka daga mutane kan kudirin dokar, wanda ya kunshi wasu tsauraran tanadi, irin su sanya laifi kan rashin iya taken kasa.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata