Sunday, April 5, 2026
HomeUncategorizedZa ayi zabukan kananan hukumomi nan da watanni hudu masu zuwa -...

Za ayi zabukan kananan hukumomi nan da watanni hudu masu zuwa – Hukumar zaben Kano

 

Hukumar zabe ta jihar Kano tace za ta gudanar da zaben kananan hukumomin jihar ranar  30,ga watan Nuwambar shekarar 2024.

Shugaban hukumar zaben na jihar Farfesa Sani Lawan Malumfashi ne ya bayyana hakan ga manema labarai a yau laraba.

Yace hukumar ta shirya tsaf domin gudanar da zabukan kananan hukumomi da kansiloli,kuma tuni shirye shirye sunyi nisa domin kuma tuni suka aikawa jam’iyyu da ranar da zasu fara sayar da fama famai domin da kuma ranar da zasu maidoshi domin cigaba da tantance ‘yan takarkaru.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata