DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta ce mataimakin gwamnan jihar Edo bai tsigu ba

-

Kotu ta mayar da mataimakin gwamnan jihar Edo Philip Sha’aibu da aka tsige

Alkalin babbar kotun tarayya a Abuja James Omotosho ya kuma soke naɗin sabon mataimakin gwamna da aka yi a madadin Sha’aibu

Google search engine

Alkali Omotosho ya bada umurnin a maida Philip Sha’abu kujerarsa saboda majalisar dokokin jihar Edo bata bi ƙa’ida ba wurin tsige shi

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC za ta fara sabuwar rijistar katin zaɓe daga ranar 18 ga Agusta a Nijeriya

Hukumar Zaɓen Nijeriya INEC ta sanar da ranar 18 ga watan Agusta, 2025 a matsayin ranar da za ta fara sabuwar rijistar katin zaɓe a...

Kamfanin NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar man birnin Port Harcourt

Kamfanin man fetur na Nijeriya NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar mai ta Fatakwal ga yan kasuwa A Yayin wani taro da kamfanin ya gabatar...

Mafi Shahara