Monday, April 6, 2026
HomeUncategorizedGwamnatin Nijeriya ta kaddamar da sashin kula da samar da abinci

Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da sashin kula da samar da abinci

Gwamnatin Nijeriya ta kaddamar da sashin kula da samar da abinci

Gwamnatin tarayya ta kaddamar da sashin kula da tsarin samar da abinci, (PFSCU) a wani bangare na shawo kan matsalolin Kasa ke fama da shi.

Yayin da yake kaddamar da sashin a fadar shugaban kasa da ke Abuja, a ranar Juma’ar nan, mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima, ya ce wannan wani bangare ne na shirin gwamnatin na magance matsalar abinci a kasar.

Haka kuma fadar shugaban kasar ta ja hankalin jihohi, da sauran masu ruwa da tsaki da suci gaba da taimaka wa a kokarin da gwamnatin take na magance tashin farashin kayayyaki da kuma karancin abinci a kasar.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata