Sunday, April 5, 2026
HomeUncategorizedGanduje, matarsa, wasu mutane shida za su gurfana a gaban kotu ranar...

Ganduje, matarsa, wasu mutane shida za su gurfana a gaban kotu ranar Alhamis

Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Dr Abdullahi Umar Ganduje, da mai dakinsa, da wasu mutane shida na shirin gurfana a gaban wata babbar kotu a jihar Kano ranar Alhamis mai zuwa.

Suna fuskantar tuhume-tuhume da suka shafi cin hanci da rashawa da karkatar da ƙuden kudade da suka kai biliyoyin Naira.

Gwamnatin jihar Kano ce ta shigar da karar a gaban mai shari’a Amina Adamu Aliyu.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata