Monday, April 6, 2026
HomeUncategorizedWani kansila ya dauki nauyin mayar da yara 120 makarantun boko a...

Wani kansila ya dauki nauyin mayar da yara 120 makarantun boko a Kano

Wani kansila ya dauki nauyin mayar da yara 120 makarantun boko a Kano

Kansila a unguwar Achika da ke kamarar hukumar wudil a kano,Bashir shehu Aliyu ya dauki nauyin maida yara 120 wadanda basa zuwa makaranta.

A wani taron bayar da tallafin karatu da akayi a garin, kansilan yace dukkan wayanda su kaci gajiyar tallafin marayune,kuma sunyi hakanne domin tallafawa tare da inganta rayuwar yaran.

A cewarsa, zai dauki nauyin wadanda suka ci gajiyar karatunsu tun daga karamar sakandire har zuwa babbar sakandare ko da kuwa ba ya rike da wani mukamin siyasa.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata