DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jami’an DSS sun musanta kutsawa fadar Sarkin Kano

-

 Jami’an DSS sun musanta kutsawa fadar Sarkin Kano 

Google search engine

Hukumar tsaron DSS ta musanta mamaye fadar Sarkin Kano, kamar yadda daraktan hukumar a Kano Muhammad Alhassan ya shaida wa manema labarai.

Muhammad Alhassan ya ce sun aike da jami’ansu ne don tarbar uwargidan shugaban kasa Sanata Oluremu Tinubu da za ta ziyarci fadar.

Amma dai ya ce tuni sun janye jami’an nasu biyo bayan samun labarin cewa an dage zuwan uwargidan shugaban kasar, bayan samun labarin cewa Sarkin ba ya gari.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

APC na cigaba da zawarcin Gwamnan Plateau na PDP

Kungiyar magoya bayan jam'iyyar APC ta yankin Arewa ta tsakiyar Nijeriya ta sake jaddada kiran da take yi ga Gwamnan Jihar Plateau Caleb Mutfwang, da...

Gwamnatin Kano ta nemi gwamnatin tarayya ta biya ta diyya kan soke bikin hawan sallah

Gwamnatin jihar Kano ta nemi gwamnatin tarayya ta biya diyya sakamakon soke bukukuwan hawan sallah da aka yi a jere tsawon shekaru biyu. Kwamishinan kananan hukumomi...

Mafi Shahara