Tuesday, April 7, 2026
HomeUncategorizedTinubu ya umurci a kubutar da daliban jihar Kaduna

Tinubu ya umurci a kubutar da daliban jihar Kaduna

 

Tinubu ya umurci a kubutar da daliban jihar Kaduna

Shugaba Bola Tinubu ya yi Allah-wadai da sace ‘yan gudun hijira a Borno da kuma dalibai a jihar Kaduna.

Ajuri Ngelale, mashawarcin shugaban kasa na musamman kan harkokin yada labarai da wayar da kan jama’a ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Juma

’a a Abuja.

Ngalale ya ce shugaban kasar ya umarci jami’an tsaro da na leken asiri da su gaggauta ceto wadanda lamarin ya shafa tare da tabbatar yin hukunci a kan wadanda suka aikata wannan aika-aika.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata