Sunday, April 5, 2026
HomeUncategorizedBa ku isa ku yi fada da gwamnatina ba, martanin Tinubu ga...

Ba ku isa ku yi fada da gwamnatina ba, martanin Tinubu ga kungiyar NLC

 Ba ku isa ku yi fada da ni ba, martanin Tinubu ga kungiyar NLC

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya yi Allah wadai da zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa da kungiyar kwadago ta Nijeriya NLC ta yi a cikin makon nan. 

Shugaba Tinubu ya gargadi ‘yan kungiyar ta kwadago da su sani cewa ba NLC kadai ce muryar jama’a ba.

Ya yi magana ne a yayin kaddamar da layin dogo na jirgin kasa na Red Line a jihar Legas wanda ya hada daga Agbado zuwa Oyingbo.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata