Monday, April 6, 2026
HomeUncategorizedNijar: Janar Tiani ya yi wa gwamnatinsa garanbawul

Nijar: Janar Tiani ya yi wa gwamnatinsa garanbawul

 Nijar: Janar Tiani ya yi wa gwamnatinsa garanbawul

Shugaban gwamnatin rikon kwaryar mulkin sojan Nijar Janar ABDOURAHAMANE Tiana ya yi wa gwamnatin sa kwarya kwaryar garan bawul

Sakataren gwamnatin kasar ya bayyana hakan ta kafar talabejin din kasar

Kuma wannan garan bawul ya shafi ma’aikatu uku ne da suka hada da ta ma’adanai, ta man fetur da ta makamashi inda aka nada musu sabbin ministoci

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata