Tuesday, April 7, 2026
HomeUncategorizedHisbah za ta sake zama da ‘yan fim a karo na biyu

Hisbah za ta sake zama da ‘yan fim a karo na biyu

https://drive.google.com/uc?export=view&id=1Qspbk9s9BWkZfM8QV8pEY2uvkh6tNRZr.
Hukumar Hisbah a jihar Kano za ta sake shirya wani sabon zama a karo na biyu da yan Kannywood.
A Litinin din makon nan ne dai aka yi zaman da ya’yan kungiyar ta Kannywood. 
Gidan Rediyon Nasara da ke Kano ya ce hukumar Hisbah ta ce za a yi zaman ne ta sigar aika masu gayyatar kamar yadda suka yi korafin cewa gayyatar farko an yi masu ne ba bisa ka’ida ba.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata