Tuesday, April 7, 2026
HomeUncategorizedBabu kishin kasa a yajin aikin NLC/TUC - Tinubu

Babu kishin kasa a yajin aikin NLC/TUC – Tinubu

 

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya ce bai ji dadin yadda kungiyar kwadago ta NLC da TUC suka yanke hukuncin fara yajin aiki daga safiyar ranar Talata 14.11.2023. A  cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban Bayo Onanuga ya fitar gwamnati ta ce ba ta ji dadin yadda ‘yan kwadagon suka yi gaban kansu duk da umurnin kotu na hana su tsunduma yajin aikin. 

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata