Monday, April 6, 2026
HomeUncategorizedMahaukacin kare ya hallaka jaririya 'yar watanni biyar tana goye bayan mahaifiyarta

Mahaukacin kare ya hallaka jaririya ‘yar watanni biyar tana goye bayan mahaifiyarta

Wani mahaukacin kare a birnin Osogbo na jihar Osun  ya yi sanadiyyar mutuwar wata jaririya ‘yar watanni biyar da haihuwa.
Mahaifiyar jinjirar Nafisat Muideen ta ce lokacin da lamarin ya faru a cikin rukunin gidajen Hallelujah babu wadanda za su kai mata daukin gaggawa.
Mahaifiyar jinjirar ta ce lamarin ya faru da misalin karfe 1:45 na rana a lokacin da take kan hanyar zuwa shago don sayo wa diyar magani.
Ta ce tana cikin tafiya ta ji haushin kare a bayanta, juyawarta ke da wuya, karen ya yi tsalle ya cimma yarinyar da ke goye a bayanta.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata