DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An gurfanar da matar da ta caka wa wani mutum almakashi a Kano

-

Wata kotun shari’ar Musulunci da ke zamanta a unguwar Gama ta jihar Kano ta tasa keyar wata mata mai suna Hafsa Musa a gidan gyaran hali bisa zarginta da daba wa wani mutum mai suna Buhari Mikail da almakashi.
‘yan sandan sun shaida wa kotun cewa wadda ake kara ta aikata laifin ne a lokacin da fada ya barke tsakanin kawarta da mutumin inda ta daba wa masa almakashin ya kuma yi masa mummunan rauni.
Alkalin kotun ya bayar da umarnin a ci gaba da tsare ta a gidan yari tare da dage sauraron karar zuwa ranar 19 ga watan Satumba domin yanke mata hukunci.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC za ta fara sabuwar rijistar katin zaɓe daga ranar 18 ga Agusta a Nijeriya

Hukumar Zaɓen Nijeriya INEC ta sanar da ranar 18 ga watan Agusta, 2025 a matsayin ranar da za ta fara sabuwar rijistar katin zaɓe a...

Kamfanin NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar man birnin Port Harcourt

Kamfanin man fetur na Nijeriya NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar mai ta Fatakwal ga yan kasuwa A Yayin wani taro da kamfanin ya gabatar...

Mafi Shahara