Sunday, April 5, 2026
HomeUncategorizedAbuja ba wajen kiwon shanu ba ne - Wike

Abuja ba wajen kiwon shanu ba ne – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT) Nyesom Wike ya sha alwashin kawo karshen kiwon shanu a cikin birnin Abuja.
Wike, tsohon gwamnan jihar Ribas ne ya bayyana haka a wani taron manema labarai da ya kira sa’o’i kadan bayan an rantsar da shi a matsayin ministan na Abuja ranar Litinin.
“Za mu tuntubi makiyaya cikin laluma domin mu ga yadda za su daina (kiwo a fili) saboda ba za mu iya barin shanu a cikin gari ba,” in ji shi.
RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata