DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nyesom Wike ya goyi bayan matakin Shugaba Tinubu na sanya dokar ta baci a Rivers

-

Ministan babban birnin Abuja Nyesom Wike, ya goyi bayan matakin ayyana dokar ta-baci a jihar Ribas, da Shugaban Bola Tinubu yana mai cewa ya so a tsige gwamna Siminalayi Fubara a matsayin gwamnan jihar.

Matakin dakatar da Fubara, da mataimakiyarsa Ngozi Odu da ‘yan majalisar dokokin kasar na tsawon watanni a jihar Ribas saboda rikicin siyasa, na ci gaba da janyo muhawara.

Google search engine

Sai dai Wike, a wata fira da yan jarida, ya ce matakin da shugaban kasar ya dauka ya kamar ceton Rivers, yana mai cewa matakin nada gwamnan rikon kwarya shine abinda ya dace

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara