DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Dalilin da ya sa har yanzu Shugaba Tinubu bai dawo gida ba – Fadar shugaban kasa

-

Fadar shugaban Nijeriya ta mayar da martani kan sukar da ake yi wa Shugaba Tinubu, yayin da yake ci gaba da zama a kasar waje a dai dai lokacin da kasar ke fuskantar kalubale da dama.

A cikin wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban Bayo Onanuga ya fitar, ya ce shugaban yana ci gaba da gudanar cikin harkokin mulkin Najeriya duk da cewa yana Turai, kuma yana sa ido sosai kan abubuwan da ke faruwa a Najeriya.

Google search engine

Ya kara da cewa shugaban zai dawo Abuja domin ci gaba da aikinsa bayan hutun Esther.

Duk da cewa fadar shugaban kasa ta ce shugaba Tinubu na ziyarar aiki ne a kasar a hukumance, sai dai rahotanni sun ce ya gana da mai bai wa Trump shawara kan harkokin tattalin arziki da tsaro.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Akwai bukatar Akpabio da Abbas su yi bayanin yadda aka kashe fiye da naira biliyan 18 a ginin ofishin hukumar majalisar dokokin Nijeriya –...

Kungiyar kare haƙƙin jama’a da tabbatar da shugabanci na gaskiya a Nijeriya SERAP ta nemi shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio da kakakin majalisar wakilai Tajudeen...

Abin takaici ne ganin yadda Nijeriya ke cikin kasashen da talauci ya yi wa lahani – Atiku Abubakar

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya bayyana talauci a matsayin mafi girman maƙiyi da ɗan Adam ya taɓa sani. A cikin wata sanarwa da ya...

Mafi Shahara