DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Karancin lantarki ya gurgunta harkokin tattalin arziki a Kano

-

Karancin wutar lantarki da aka samu a Kano cikin kwanaki 10 da suka gabata ya kawo cikas ga harkokin zamantakewa da tattalin arziki a cikin babban birnin.

Wasu mazauna Kano da suka zanta da manema labarai, sun koka da cewa lamarin da suka ce ya gurgunta musu harkokin yau da kullum.

Google search engine

Wani mai walda a unguwar Dakata a karamar hukumar Nasarawa, Abubakar Bala, ya ce dogaro da man diesel don ci gaba da gudanar da sana’arsa ba zai dore ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ćłan Nijeriya sun rage fita kasashen waje neman lafiya karkashin mulkin Tinubu – Rahoton jaridar Punch

Babban bankin Nijeriya, CBN ya bayyana cewa ’yan Nijeriya sun kashe dala miliyan 4.74 wajen neman lafiya a kasashen waje daga Mayu 2023 zuwa Maris...

Jam’iyyar PDP reshen Arewa maso Yamma ta nesanta kanta da Tanimu Turaki a matsayin dan takarar shugabancin jam’iyyar daga yankin

Jiga-jigan jam’iyyar PDP daga yankin Arewa maso Yamma sun nesanta kansu daga amincewar da aka yi da tsohon ministan ayyuka na musamman, Tanimu Turaki, SAN,...

Mafi Shahara