DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Daukar juna biyu da wuri na kan gaba wajen ajalin mata a duniya – Rahoton WHO

-

Hukumar lafiya ta duniya WHO ta yi gargadi game da daukar juna biyu da wuri da ta lura da cewa, hakan yana haddasa mace-macen yara mata masu shekaru 15 zuwa 19 a duniya.

A cikin sabon rahoton da ta fitar, WHO ta bayyana cewa sama da yara mata miliyan 21 ne ke samun juna biyu a kowace shekara a ƙasashe masu karamin karfi, inda kusan rabin waɗannan masu juna biyun basu shirya daukarsa ba.

Google search engine

A cewar hukumar ta lafiya, wannan yana barazana ga inganta kiwon lafiya, yaduwar cututtuka, haihuwar yaran da su da kwarin kashi, da kuma janyo matsaloli a yayin haihuwa.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara