DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya ta fara biyan naira 77,000 alawus na wata-wata ga matasan NYSC

-

Gwamnatin Nijeriya ta fara biyan naira 77,000 alawus na wata-wata ga matasan NYSC

Google search engine

Bayan jinkirin biyan sabon alawus din na naira 77,000, da Shugaba Tinubu ya amince da yin karin watanni shida da suka gabata, a yanzu matasan sun fara ganin sabon alawus din nasu.

A lokutan baya ana biyan masu yi wa kasa hidima alawus na naira 33,000, karin da aka yi tun a shekarar 2020 lokacin mulkin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.

Daya daga cikin masu yi wa kasa hidima a jihar kano Nkiruk ta shaida wa SolaceBase a ranar Laraba cewa, zuwa yanzu an fara biyan alawus din na naira 77,000 ga masu yi wa kasar hidima.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

ADC ta dakatar da Dr. Sule-Iko daga jam’iyyar a jihar Kebbi

Jam’iyyar ADC reshen jihar Kebbi ta sanar da dakatar da Dr. Sule-Iko Sadeeq S. Sami daga jam’iyyar nan take, saboda abin da ta kira ya...

Manyan Jami’an soji za su fuskanci ritayar dole bayan sauye-sauye a fannin tsaron Nijeriya

Rahotanni sun tabbatar da cewa akwai manyan jami'an sojin Nijeriya  masu mukamin Janar akalla 60 da za su fuskanci ritayar dole, biyo bayan sauye-sauyen da...

Mafi Shahara